Home Labarai Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Rusau a Masallacin Idi Kano jihadi ne – Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin Jihar Kano ta kare matakin da ta dauka na rushe wasu Gine Gine da tayi a Birnin Kano.

Gwamnan Jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf shine ya Bayyana Hakan Yayin da ya karbi Bakuncin sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero a safiyar Juma’a a Gidan Gwamnatin Jihar yayin Bikin Hawan Nasarawa.

Gwamnan yace rushe Gine Ginen masallacin Idi jihadi ne Kuma an Kara kima da martaba ga masarautar ta Kano

Shima a nasa jawabin Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado  Bayero yace masarautar ta Kano zata Cigaba da Baiwa Gwamnatin Jihar Kano Hadin Kai da Goyon baya Domin Sanarwa al’umma cigaba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp