Home Labarai Mun kama mayakan IPOB cikin wadanda muka tarwatsa – Sojojin Nijeriya

Mun kama mayakan IPOB cikin wadanda muka tarwatsa – Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya dake bibiyar mayakan da suka tserewa hari a Asaba, sun sami nasarar kame mayakan IPOB dauke da raunikan harbi a jikin su.

Wannan na zuwa ne bayan wani sumame da dakarun sojoji suka kai kan maboyar mayakan na IPOB a ranar asabar,

Ta cikin wata sanarwa da darakta yada labaran rundunar  Birgediya Janar Onyema Nwachukwu ya sake wallafawa a shafin hukumar na twitter, tace dakarun dake bin sahun mayakan na IPOB sun sake samun nasarar kwato makamai.

Idan za’a iya tunawa dakarun sojojin bataliya ta 63 karkashin shiyya ta 6 ta kai wani sumame a Safiya Asabar 22 ga watan Yulin 2023 a wani gungurmin DAJI dake Asaba.

Dakarun sun sami nasarar kama mutum daya dake dauke da rauni a jikin sa, gami da wasu mukamai, babu ran hawa Hudu, bindigu kirar  Double Barrel guns guda hudu, sai alburusan AK 47 guda biyar Magazines, da wasu Albusai na musamman guda 18 masu rai, sai wayoyin hannu guda shifa 6 da  Power bank guda 2, da kuma na’urar sadara kira  Boafeng Communication Radios guda shifa da waya kira Android, sai Computer kirar HP guda daya da tutocin kungiyar IPOB guda goma sha uku da dai sauran su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp