Home Labarai Mun kama mayakan IPOB cikin wadanda muka tarwatsa – Sojojin Nijeriya

Mun kama mayakan IPOB cikin wadanda muka tarwatsa – Sojojin Nijeriya

Dakarun sojojin Nijeriya dake bibiyar mayakan da suka tserewa hari a Asaba, sun sami nasarar kame mayakan IPOB dauke da raunikan harbi a jikin su.

Wannan na zuwa ne bayan wani sumame da dakarun sojoji suka kai kan maboyar mayakan na IPOB a ranar asabar,

Ta cikin wata sanarwa da darakta yada labaran rundunar  Birgediya Janar Onyema Nwachukwu ya sake wallafawa a shafin hukumar na twitter, tace dakarun dake bin sahun mayakan na IPOB sun sake samun nasarar kwato makamai.

Idan za’a iya tunawa dakarun sojojin bataliya ta 63 karkashin shiyya ta 6 ta kai wani sumame a Safiya Asabar 22 ga watan Yulin 2023 a wani gungurmin DAJI dake Asaba.

Dakarun sun sami nasarar kama mutum daya dake dauke da rauni a jikin sa, gami da wasu mukamai, babu ran hawa Hudu, bindigu kirar  Double Barrel guns guda hudu, sai alburusan AK 47 guda biyar Magazines, da wasu Albusai na musamman guda 18 masu rai, sai wayoyin hannu guda shifa 6 da  Power bank guda 2, da kuma na’urar sadara kira  Boafeng Communication Radios guda shifa da waya kira Android, sai Computer kirar HP guda daya da tutocin kungiyar IPOB guda goma sha uku da dai sauran su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp