Home Labarai Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin Kwadago sun dakatar da zanga zangar da suka fara a Nijeriya

Kungiyoyin kwadago sun janye zanga zangar da suka fara gudanarwa a sassan Nijeriya.

Wannan na zuwa ne bayan wata ganawa da shugabancin kungiyar yayi da shugaban kasar Bola Tinubu a fadar sa dake birnin tarayya Abuja.

Kungiyoyin kwadago da suka hadar da NLC da TUC sun amince da dage zanga zangar ne biyo bayan muhimmiyar tattaunawa da suka yi da shugaban.

Shugabancin kungiyoyin ya nuna ganuwarsa bisa karin gwiwar Shugaba Tinubu na daukar matakin magance matsalolin da suka addabi ma’akatanka da Al’ummar kasar.

Tinubu ya tabbatar da cewa matata mai ta Fatakwal zata dawo aiki ka’in da na’in domin inganta tattalin arzikin kasar.

Ta cikin wata sanarwa da mai bawa shugaban kasa shawara kan ayyuka na musamman da sadarwa Dele Alake ya fitar ta tabbatar da janyewar zanga zangar kungiyar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp