Home Labarai Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Rahotannin daga jihar kaduna na cewa akalla mutane 4 ne suka mutu yayin da 7 suka jikkata bayan da babban masallaci zari’a ya rushe ana tsaka da sallah a masallacin.

Da yake jawabin kan lamarin Mai Martaba sarkin zazzau Mallam Ahmad Nuhu Bamalli, yace wadanda lamarin ya rutsa dasu suna tsaka da sallar la’asar da misalan karfe 4 na Yamma.

Sarkin yace “mun ji karar tsagewar katanga Masallacin, wanda kuma tun bayan jin muka fara shirin gyara kawo Masana harkar gini domin daukar matakin daya dace.

Daga bisa ya Umarci al’umma dake amfani da Masallacin da su cigaba da gudana ayyukan ibada a waje kafen a gyara wurin daya lalace.

Ya kuma mika sakon ta’aziyya ga iyalan mamata, tare da fatan Allah ya karbi shahadar su.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp