Home Labarai DHQ ta tabbatar da labarin PRNigeria na hallaka, Ali Kachalla

DHQ ta tabbatar da labarin PRNigeria na hallaka, Ali Kachalla

Maj.-Gen. Edward Buba, Director, Defence Media Operations, and Brigadier General Tukur Ismaila Gusau, Defence Spokesperson

Shalkwatar rundunar sojojin Nijeriya ta tattabar da labarin da PRNigeria ta wallafa na hallaka jagoran ‘yan bindiga Ali Kachalla bisa wani harin jirgin sama da rundunar sojin saman Kasar ta kai sansanin su.

wata majiya daga rundunar ta tabbatarwa da PRNigeria cewa  ta cikin wani harin da sojojin saman suka kai sun sami nasarar hallaka ‘yan ta’adda hudu cikin su kuwa harda Ali Kachalla.

daraktan yada labaran shalkwatar, Manjo Janar Edward Buba, ya bayyana cewa sauran wadanda suka gamu da ajalin nasu sun hadar da Machika, Haro da Dan Muhammadu.

idan dai zaku iya tunawa a ranar 11 ga watan Disambar PRNigeria ta wallafa labarin dake cewa wani harin sojojin saman Nijeriya ya hallaka Ali Kachalla bayan wani yunkurin kai hari da shi da tawagar su suka kitsa kan dakarun sojojin dake sintiri a jihar Niger.

PRNigeria ta tattara bayanai daga majiyar tsaron ta cewa Ali kacchalla ya gamu da ajalin sa sakamakon wani hari da dakarun da aka girke a garin Mangoro na karamar hukumar Munya ta jihar Niger.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp