Home Labarai DHQ ta tabbatar da labarin PRNigeria na hallaka, Ali Kachalla

DHQ ta tabbatar da labarin PRNigeria na hallaka, Ali Kachalla

Maj.-Gen. Edward Buba, Director, Defence Media Operations, and Brigadier General Tukur Ismaila Gusau, Defence Spokesperson

Shalkwatar rundunar sojojin Nijeriya ta tattabar da labarin da PRNigeria ta wallafa na hallaka jagoran ‘yan bindiga Ali Kachalla bisa wani harin jirgin sama da rundunar sojin saman Kasar ta kai sansanin su.

wata majiya daga rundunar ta tabbatarwa da PRNigeria cewa  ta cikin wani harin da sojojin saman suka kai sun sami nasarar hallaka ‘yan ta’adda hudu cikin su kuwa harda Ali Kachalla.

daraktan yada labaran shalkwatar, Manjo Janar Edward Buba, ya bayyana cewa sauran wadanda suka gamu da ajalin nasu sun hadar da Machika, Haro da Dan Muhammadu.

idan dai zaku iya tunawa a ranar 11 ga watan Disambar PRNigeria ta wallafa labarin dake cewa wani harin sojojin saman Nijeriya ya hallaka Ali Kachalla bayan wani yunkurin kai hari da shi da tawagar su suka kitsa kan dakarun sojojin dake sintiri a jihar Niger.

PRNigeria ta tattara bayanai daga majiyar tsaron ta cewa Ali kacchalla ya gamu da ajalin sa sakamakon wani hari da dakarun da aka girke a garin Mangoro na karamar hukumar Munya ta jihar Niger.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp