Home Labarai ‘yan bindiga sun hallaka Mutane 4 a jihar Katsina

‘yan bindiga sun hallaka Mutane 4 a jihar Katsina

Taswirar Katsina
Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar katsina ta tabbatar da mutuwar mutane hudu, inda takwas suka bata sakamakon harin ‘yan bindiga a wasu garuruwan jihar.

kakakin rundunar ASP Abubakar Aliyu ne ya tabbatar da hakan, inda ya ce ‘yan bindigar sun aukawa wasu manoma a kayukan Dantsuntu da Nahuta a karamar hukumar batsari, in da suka hallaka mutane 4.

yayin da yake ganawa da manema labarai ASP ALiyu yace tuni rundunar ‘yan sanda ta sami labarin aukuwar lamari, haka kuma ya tabbatar da batan mutane 4 sakamakon harin ‘yan ta’addan.

wani daga cikin wadanda suka kubuta daga harin, wanda ya bukaci a sakaye sunan sa ya ce harin na daga cikin hare haren da ‘yan bindigar suke kaiwa kauyuka, wanda hakan ke haifar musu da shiga mawuyacin hali wajen gudanar da rayuwarsu ta yau da kullum, wanda hakan baya barin su zuwa gonakin su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp