Home Labarai Ghali Umar Na’Abba ya rasu

Ghali Umar Na’Abba ya rasu

Tsohon kakakin majalisar wakilan Nigeria, Ghali Umar Na’Abba, ya rasu a Abuja yana da shekaru 65 a duniya.

Mai taimaka wa marigayin Ahmed Tijjani Lawal ne ya bayyana hakan ga Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) a wata tattaunawa ta wayar tarho ranar Laraba.

Ya ce kakakin.majalisar ta 8 ya rasu ne da sanyin safiyar Laraba a babban asibitin kasa dake Abuja.

Na’Abba ya zama dan takarar jam’iyyar PDP a zaben yan majalisar wakilai ta kasa a watan Afrilun 1999 a mazabar Kano Municipal dake jihar Kano .

Ya rasu ya bar mata daya, da ’ya’ya 10, da jikoki uku.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp