Home Labarai Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

 Shugaban Nijeriya Bola Ahmad ya yi Allah-wadai da Harrin ‘yan bindiga a kananan hukumomin Bukkos da Barkin-Ladi dake Jihar Filato wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama.

Wannan dai na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban kasar ta a fannin yada labarai Chief Ajuri Ngelale.

Sanarwar tace shugaba Tinubu ya bayar da umarni ga jami’an tsaro, dasu gaggauta binciko wadanda ke da hannu a wannan lamari.

Haka Kuma Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta bayar da tallafin gaggawa ga wadanda suka jikkata sakamakon aukuwar lamarin da kulawar magunguna.

Daga bisani shugaban kasar ya mika ta’aziyar sa ga Gwamnatin Jihar, tare tabbatar da Al’ummar jihar da Nijeriya baki daya cewa za a tabbatar da an an yiwa wadanda lamarin ya rutsa da su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp