Home Labarai Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

 Shugaban Nijeriya Bola Ahmad ya yi Allah-wadai da Harrin ‘yan bindiga a kananan hukumomin Bukkos da Barkin-Ladi dake Jihar Filato wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama.

Wannan dai na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban kasar ta a fannin yada labarai Chief Ajuri Ngelale.

Sanarwar tace shugaba Tinubu ya bayar da umarni ga jami’an tsaro, dasu gaggauta binciko wadanda ke da hannu a wannan lamari.

Haka Kuma Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta bayar da tallafin gaggawa ga wadanda suka jikkata sakamakon aukuwar lamarin da kulawar magunguna.

Daga bisani shugaban kasar ya mika ta’aziyar sa ga Gwamnatin Jihar, tare tabbatar da Al’ummar jihar da Nijeriya baki daya cewa za a tabbatar da an an yiwa wadanda lamarin ya rutsa da su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp