Home Labarai Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

Tinubu ya mika Ta’aziyya ga Al’ummar jihar Filato

 Shugaban Nijeriya Bola Ahmad ya yi Allah-wadai da Harrin ‘yan bindiga a kananan hukumomin Bukkos da Barkin-Ladi dake Jihar Filato wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane da dama.

Wannan dai na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban kasar ta a fannin yada labarai Chief Ajuri Ngelale.

Sanarwar tace shugaba Tinubu ya bayar da umarni ga jami’an tsaro, dasu gaggauta binciko wadanda ke da hannu a wannan lamari.

Haka Kuma Tinubu ya bayar da umarnin gaggauta bayar da tallafin gaggawa ga wadanda suka jikkata sakamakon aukuwar lamarin da kulawar magunguna.

Daga bisani shugaban kasar ya mika ta’aziyar sa ga Gwamnatin Jihar, tare tabbatar da Al’ummar jihar da Nijeriya baki daya cewa za a tabbatar da an an yiwa wadanda lamarin ya rutsa da su.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp