Home Labarai NDLEA ta kama sama da mutane dubu 1 a Kano

NDLEA ta kama sama da mutane dubu 1 a Kano

Hukumar dake hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar Kano NDLEA, tace ta samu nasarar cafke mutane 1,016 da ake zargin su da tu’ammali da miyagun kwayoyi a cikin shekarar 2023 da muka yi bankwana da ita.

Mai magana da yawun hukumar Sadiq Muhammad Maigatari shi ne ya bayyana hakan, inda yace mutanen da aka kama sun hadar da mata guda 40.

Kazalika yace sun samu nasarar kama tan sama da 9,000 na miyagun kwayoyin duka dai a cikin shekarar.

Maigatari ya yaba da kokarin jami’an hukumar, inda yace suna daukar kwararan matakai wajen kawar da dukkanin wani nau’i na tu’ammali da miyagun kwayoyi a fadin Kano, domin samar wa da al’ummar jihar zaman lafiya da kwanciyar hankali.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp