Home Labarai Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan bindiga a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara.

Wannan na kushe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin rundunar sojojin Nijeriya Manjo Janar Onyema Nwachukwu, wadda ya fitar ranar talaka aka raba ga manema labarai.

Sanarwar tace dakarun sojin sun yi nasara hallaka ‘yan ta’adda 12 a karamar hukumar ta Maru, tare da tarwatsa maboyar su, bayan samun wasu bayanan sirri da suka kan ‘yan bindigar.

Ya kara da cewa ‘yan bindigar sun hallaka mayakan 12 bayan musayar wuta da su yi, in da wasu kuma suka tsere cikin daji da raunin  harbi a jukkunan su.

Haka kuma dakarun sojin sun sami nasarar kwato bindiga kirar AK 47, baburan hawa, bindiga kirar gida da sauran muggan makamai.

Jihar Zamfara na guda cikin jihohin arewacin Nijeriya dake fama da matsalar rashin tsaro, sakamakon ‘yan bindiga masu satar mutane domin karbar kudin fansa, wadanda ke aukawa garuruwan jihar.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp