Home Labarai Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan bindiga a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara.

Wannan na kushe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin rundunar sojojin Nijeriya Manjo Janar Onyema Nwachukwu, wadda ya fitar ranar talaka aka raba ga manema labarai.

Sanarwar tace dakarun sojin sun yi nasara hallaka ‘yan ta’adda 12 a karamar hukumar ta Maru, tare da tarwatsa maboyar su, bayan samun wasu bayanan sirri da suka kan ‘yan bindigar.

Ya kara da cewa ‘yan bindigar sun hallaka mayakan 12 bayan musayar wuta da su yi, in da wasu kuma suka tsere cikin daji da raunin  harbi a jukkunan su.

Haka kuma dakarun sojin sun sami nasarar kwato bindiga kirar AK 47, baburan hawa, bindiga kirar gida da sauran muggan makamai.

Jihar Zamfara na guda cikin jihohin arewacin Nijeriya dake fama da matsalar rashin tsaro, sakamakon ‘yan bindiga masu satar mutane domin karbar kudin fansa, wadanda ke aukawa garuruwan jihar.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp