Home Labarai Farashin Iskar Gas (LPG) ya sauko a Nigeria

Farashin Iskar Gas (LPG) ya sauko a Nigeria

 

Rahotanni daga Nijeriya na bayyana cewa farashin gas din girki (LPG) ya fara sauka a kasar sakamakon faduwar darajar dala da habakar darajar Naira a kasuwar kasar.

Idan dai za a iya tunawa a ‘yan tskanin nan AL’ummar Nijeriya suka koka kan yadda farashin Iskar gas din tayi tashi gwauron zabi, abin da suka bukaci mahukunta a kasar da su sanya baki domin ganin an sami sauki.

Ko dai a watan Maris din daya gabata an sayar da gas din na girki a kan farashin Naira 1,500 ko wannen (kg), sai dai sakamakon faduwar dalar a kasuwar chanjin Nijeriya yasa yanzu haka ake sayar da iskar gas din kan farashin Naira 1,100.

Jaridar Economic confidential ta rawaito cewa a wajen sayar da iskar Gas na Iju-ishaga dake jihar Legas ana sayar da iskar gas din naira 1,100 dukkan (kg) an sami ragi kan yadda aka sayar a watan Maris din daya gabata.

Ana dai sa ran farashin zai cigaba da sauka idan babban bankin kasar ya cigaba da kokarin da yake na farfado da darajar Naira a kasuwar chanji ta duniya, tare da sanya idanu kan ‘yan kasuwa wadan ake zargi da tsawwala AL’ummar kasar.

PRNigeria Hausa

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp