Home Labarai Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kwato mutane 44 ciki har da mace da yara daga hannun ‘yan ta’adda dake yankin Timbuktu.

Wannan na matsayin wani yunkuri na cigaba da kakkabe ‘yan ta’addan dake gudanar da ayyukan ta’addanci a yankin dake jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Nijeriya.

Dakarun sun sami nasarar kwato kayayyakin yaki masu darajar gaske da suka hadar da (fierce air cum artillery bombardments da ground battle, haka kuma sun bar MOWAG (Armoured Personnel Carrier) da kantar yaki,da ma Tractor.

Tuni dai yaran da matar da aka sami nasarar kubutar da su daga hannun ‘yan ta’addan aka sama musu tallafin gaggawa da suka hadar da kayan sawa, haka kuma an hannun ta su ga ma’aikatar harkokin mata ta jihar Borno.

Ba iya nasarar kwato muggan makamai aka samu kadai a kai wannan hari ba har da samawa mata da kananan yara da suji ba basu gani ba ‘yan ci da walwala daga sharrin wannan matsala ta rashin tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp