Home Labarai Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kwato mutane 44 ciki har da mace da yara daga hannun ‘yan ta’adda dake yankin Timbuktu.

Wannan na matsayin wani yunkuri na cigaba da kakkabe ‘yan ta’addan dake gudanar da ayyukan ta’addanci a yankin dake jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Nijeriya.

Dakarun sun sami nasarar kwato kayayyakin yaki masu darajar gaske da suka hadar da (fierce air cum artillery bombardments da ground battle, haka kuma sun bar MOWAG (Armoured Personnel Carrier) da kantar yaki,da ma Tractor.

Tuni dai yaran da matar da aka sami nasarar kubutar da su daga hannun ‘yan ta’addan aka sama musu tallafin gaggawa da suka hadar da kayan sawa, haka kuma an hannun ta su ga ma’aikatar harkokin mata ta jihar Borno.

Ba iya nasarar kwato muggan makamai aka samu kadai a kai wannan hari ba har da samawa mata da kananan yara da suji ba basu gani ba ‘yan ci da walwala daga sharrin wannan matsala ta rashin tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp