Home Labarai An samar da ‘yan sanda da za suyi gadin makarantu a jihar...

An samar da ‘yan sanda da za suyi gadin makarantu a jihar Kano

Rundunar Yan Sandan Jihar Kano ta Samar da wata runduna ta musamman da zata Sanya Idanu akan Makarantun Dake Jihar Kano

Kwamishinan Yan Sandan Jihar Kano CP. Muhammad Ussaini Gumel shine ya Kaddamar da Rundunar a shelkwatar Yan Sandan Dake unguwar bompai a jihar

Aikin Rundunar shine Tabbatar da Tsaro a Makarantun da ake dasu a Kano, da Kuma Kai Dauki a duk Lokacin da aka Bukaci Hakan.

A cewar kwamishinan Yan Sandan Matakin Samar da Wannan rundunar, ya biyo bayan Umarnin Babban Sifetan Yan Sandan Nigeria Kayode Egbetokun, da ya Bukaci kowane kwamishinan Yan sanda ya Samar da irin Wannan runduna Domin baiwa Makarantun kariya

Haka kuma ya Bukaci Jami’an da aka zabo, suka Kuma samu horo da Suyi Aiki Tukuru Wajen Sauke Nauyin da aka Dora Musu, na kare lafiya da dukiyoyin al’umma

Jami’an zasuyi aiki kafada da kafada da Sauran Baturen Yan Sandan Dake Shiyyar da aka Tura su Domin aiki tare.

Haka Kuma an Samar da Motoci da Babura ga Jami’an Yan Sandan da zasuyi Wannan aiki na Tabbatar da Tsaro a Makarantun Dake Jihar Kano.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp