Home General NAHCON ta kwashe Alhazai sama da Dubu 10 zuwa Saudiya

NAHCON ta kwashe Alhazai sama da Dubu 10 zuwa Saudiya

Hukumar Alhazai ta kasar nan ta ce kawo yanzu ta kwashe maniyyatan aikin hajjin bana 10,675 daga kasar zuwa kasa mai tsarki.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da mataimakin daraktan harkokin yada labarai ta hukumar Fatima Sanda Usara ta fitar, inda tace sun sami nasarar jigilar Maniyyata 4,665 ta jirgin FlyNas, sai jirgin Max Air da ya kwashe maniyyatan 4,479 jirgin Air Peace ya yi jigilar 1,531.

Ta kara da cewa kawo yanzu dai hukumar bata sami rahoton wani jirgi da aka soke tashin sa sai dai jirgin maniyatan jihar kwara da aka daga tashin sa a daren talata.

Haka kuma jihar Nassarawa ta zama jiha ta farko data fara kamala jigilar maniyyatan ta kimanin 1,794 na shekarar 2024 haka kuma jihar Oyo da rundunar sojoji ake sa ran zasu kamala jigilar zuwa dare.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp