Home General Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Rahotannin na bayyana cewa kotu ta bayar da belin dakataccen mataimakain kwamishinan ‘yan sanda shugaban rundunar kai daukin gaggawa Abba Kyari, bayan zaman gidan gyaran hali na watanni 27.

Wannan na zuwa ne bayan hukuncin babbar kotun tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja na bashi belin makwanni biyu.

Kotun ta ce an bayar da belin Abba kyari ne domin ya je gida ya kammala jana’idar Mahaifiyar.

Kotun data zauna ranar juma’a 31 ga watan mayun daya gabata, domin duba bukatar bayar da belin Kyari dake fuskantar tuhume-tuhume na ta’ammali da miyagun kwayoyi, biyo bayan kama shi da akayi a watan fabrerun shekarar 2022.

Kakakin hukumar kula da gidan gyaran hali da tarbiyya na birnin tarayya Abuja Admu Duza yace an bayar da belin kyari ne bayan ya cika wasu sharudda.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp