Home General Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kubutar da Mata 7 da kananan yara 9 daga hannun ‘yan ta’addan da suka yi garkuwa da su.

Wannan na cikin wata sanarwa da rundunar da wallafa a shafin ta X a ranar juma’a, inda ta ce bayan wasu sumame da dakarun sojin hadin gwiwa da jami’an Vigilanti suka kai kan maboyar ‘yan ta’addana sun sami nasarar kubutar da mutanen a karamar Gwoza dake jihar Borno.

Sanarwar tace dakarun sun yi arangama da ‘yan ta’addana ne a yankunan Pulka da Ashagashiya, inda suka hallaka wasu, wasu kuma sun tsre da raunikan harbi a jukkunansu.

Haka kuma rundunar ta ce dakarunta sun kai sumame yankin Komala dake jihar Borno, in da suka hallaka dan ta’adda guda daya tare da kwato makamai masu tarin yawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp