Home General Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kubutar da Mata 7 da kananan yara 9 daga hannun ‘yan ta’addan da suka yi garkuwa da su.

Wannan na cikin wata sanarwa da rundunar da wallafa a shafin ta X a ranar juma’a, inda ta ce bayan wasu sumame da dakarun sojin hadin gwiwa da jami’an Vigilanti suka kai kan maboyar ‘yan ta’addana sun sami nasarar kubutar da mutanen a karamar Gwoza dake jihar Borno.

Sanarwar tace dakarun sun yi arangama da ‘yan ta’addana ne a yankunan Pulka da Ashagashiya, inda suka hallaka wasu, wasu kuma sun tsre da raunikan harbi a jukkunansu.

Haka kuma rundunar ta ce dakarunta sun kai sumame yankin Komala dake jihar Borno, in da suka hallaka dan ta’adda guda daya tare da kwato makamai masu tarin yawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp