Home DUNIYA Zanga-Zaga -EFCC ta girke Jami’an Tsaro a Ofishinta dake jihar Legas

Zanga-Zaga -EFCC ta girke Jami’an Tsaro a Ofishinta dake jihar Legas

Hukumar dake yaki da masu yiwa tattalin arziki kasa ta’annati ta EFCC ta girke jami’an tsaro a bakin ofishinta na jihar legas bisa zargin gudanar da zanga – zanga kan hukumar.

jaridar Emergency Digest ta ruwaito cewa an hangi wasu dakarun kai daukin gaggawa a bakin kofar shiga hukumar take yaki da masu zagon kasar ga tattalin arziki, cikin su kuwa har da jami’an tsaro DSS wadanda suka rufe dukkan hanyoyin shiga ofishin dake hanyar Awolowo dake yankin Ikoyi a jihar.

wannan dai na zuwa ne bayan hukumar ta fallasa wani shiri na wasu gungun mutane dake shirin gudanar da zanga-zanga a kanta.

A ranar Alhamis din data gabata mai magana da yawun hukumar Dele Oyewale, yace bayanan sirri sun tabbatar musu da cewa an shirya gudanar da zanga – zanga kan hukumar wanda kuma tsohon Gwamnan jihar da wasu tsuffin minitoci suke da alhakin hadata kan hukumar ta EFCC.

wani mai anfani da shafin X #PidomNigeria shine ya fara yada wani sako ta cikin wata takar dar sanarwa wanda ya yi mata adreshi zuwa ga shugaban hukumar, Ola Olukoyode a shafin dake bukatar matasa su fito ayi zanga zanga  a cikin dare 4 ga watan Yunin 2023.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp