Home General Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Hukumar kidaya ta Nijeriya (NPC) ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da ayyukan kidayar AL’umma da gidaje, sai dai kawai tana jiran umarnin shugaban kasa Bola Tinubu ne domin ya amince da ranar da zaá fara.

shugaban hukumar ta NPC Malam Isa Kwarra ne ya bayyana hakan a makon daya gabata a yayin wani taro da aka gudanar a birnin tarayya Abuja domin zagayowar ranar kidaya ta duniya, wadda aka warewa ranar 11 ga watan yunin ko wacce shekarar.

Ya ce majalisar dinkin duniya ta ayyana dukkan bayan shekaru 10 a gudanar da kidayar, wannan ne yasa hukumar ta shirya gudanar da kidayar tun a watan Nuwamban 2020 wannan shine shirin su tun da fari.

da yake bayyana muhimmancin kidayar, Kwarra ya ce zata taimaka matukawa mahukunta wajen sanin cikakkan bayanin da kuma adanin al’umar dake rayuwa a kasa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp