Home General Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Hukumar kidaya ta Nijeriya (NPC) ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da ayyukan kidayar AL’umma da gidaje, sai dai kawai tana jiran umarnin shugaban kasa Bola Tinubu ne domin ya amince da ranar da zaá fara.

shugaban hukumar ta NPC Malam Isa Kwarra ne ya bayyana hakan a makon daya gabata a yayin wani taro da aka gudanar a birnin tarayya Abuja domin zagayowar ranar kidaya ta duniya, wadda aka warewa ranar 11 ga watan yunin ko wacce shekarar.

Ya ce majalisar dinkin duniya ta ayyana dukkan bayan shekaru 10 a gudanar da kidayar, wannan ne yasa hukumar ta shirya gudanar da kidayar tun a watan Nuwamban 2020 wannan shine shirin su tun da fari.

da yake bayyana muhimmancin kidayar, Kwarra ya ce zata taimaka matukawa mahukunta wajen sanin cikakkan bayanin da kuma adanin al’umar dake rayuwa a kasa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp