Home General Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Umarnin Tinubu kawai muke jira mu fara kidaya a Nijeriya – NPC

Hukumar kidaya ta Nijeriya (NPC) ta ce ta shirya tsaf domin gudanar da ayyukan kidayar AL’umma da gidaje, sai dai kawai tana jiran umarnin shugaban kasa Bola Tinubu ne domin ya amince da ranar da zaá fara.

shugaban hukumar ta NPC Malam Isa Kwarra ne ya bayyana hakan a makon daya gabata a yayin wani taro da aka gudanar a birnin tarayya Abuja domin zagayowar ranar kidaya ta duniya, wadda aka warewa ranar 11 ga watan yunin ko wacce shekarar.

Ya ce majalisar dinkin duniya ta ayyana dukkan bayan shekaru 10 a gudanar da kidayar, wannan ne yasa hukumar ta shirya gudanar da kidayar tun a watan Nuwamban 2020 wannan shine shirin su tun da fari.

da yake bayyana muhimmancin kidayar, Kwarra ya ce zata taimaka matukawa mahukunta wajen sanin cikakkan bayanin da kuma adanin al’umar dake rayuwa a kasa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp