Home DUNIYA Majalisar wakilai ta kafa kwamitin bincike kan hukumar NAHCON

Majalisar wakilai ta kafa kwamitin bincike kan hukumar NAHCON

Majalisar wakilan Nijeriya ta kafa kwamiti domin bincikar hukumar jin dadin alhazai ta kasar, bisa yadda ta gudanar da ayyukan hajin shekarar 2024.

Wannan dai na zuwa ne bayan kudirin da dan majlisar mai wakiltar al’ummar mazabar Barutai/Kaigama, Muhammad Bio daga jihar Kwara ya gabatar a gaban majalisar yayin zamanta na ranar talata.

biyo bayan kudirin majalisar tayi fatali da yadda hukumar ta kasa da kuma ta birnin tarayya Abuja ta gudanar da aikin hajjin na shekarar 2024, don haka ta kafa kwamitin da zai bincika wakilan hukumar a hajjin.

tuni dai kakakin majalisar wakilan Tajuddeen Abbas, ya ayyana mamba dake wakiltar Alúmmar mazabar Jibia/kaita daga Jihar Katsina, Sada Soli matsayin shugaban kwamitin.

an yi wa kudirin take, ” gaggauta bincike akan hukumar jin dadin alhazai ta NAHCON ta kasa da kuma ta birnin tarayya Abuja, Wakilansu, bisa birinburin a shirin gudanar da ayyukan sauke farali na shekarar 2024,”

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp