Home DUNIYA Majalisar wakilai ta kafa kwamitin bincike kan hukumar NAHCON

Majalisar wakilai ta kafa kwamitin bincike kan hukumar NAHCON

Majalisar wakilan Nijeriya ta kafa kwamiti domin bincikar hukumar jin dadin alhazai ta kasar, bisa yadda ta gudanar da ayyukan hajin shekarar 2024.

Wannan dai na zuwa ne bayan kudirin da dan majlisar mai wakiltar al’ummar mazabar Barutai/Kaigama, Muhammad Bio daga jihar Kwara ya gabatar a gaban majalisar yayin zamanta na ranar talata.

biyo bayan kudirin majalisar tayi fatali da yadda hukumar ta kasa da kuma ta birnin tarayya Abuja ta gudanar da aikin hajjin na shekarar 2024, don haka ta kafa kwamitin da zai bincika wakilan hukumar a hajjin.

tuni dai kakakin majalisar wakilan Tajuddeen Abbas, ya ayyana mamba dake wakiltar Alúmmar mazabar Jibia/kaita daga Jihar Katsina, Sada Soli matsayin shugaban kwamitin.

an yi wa kudirin take, ” gaggauta bincike akan hukumar jin dadin alhazai ta NAHCON ta kasa da kuma ta birnin tarayya Abuja, Wakilansu, bisa birinburin a shirin gudanar da ayyukan sauke farali na shekarar 2024,”

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp