Home General Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Tinubu zai samawa ‘yan sandan Nijeriya karin makamai

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya jaddada aniyar sa ta samawa dakarun ‘yan sandan kasar makamai da daukar’ karin jami’ai domin yaki da laifuka a kasar.

Shugaban kasar ya bayyana hakan ne a yayin gudanar da bikin kaddamar da sashen yaki da laifukan internet a binrin tarayya Abuja ranar laraba, inda ya bayyana manufarsa ta kawo karshen ayyukan hadakar jami’an tsakanin hukumomi a kasar.

Yace ya fahimci laifukan zambar kafar Internet ya kara karuwa a kasar, yace abu ne da baya bukatar hadin gwiwa tsakanin hukumomin domin magance matsalar.

Da yake jawabi a wajen taron Shugaban kasa Bola Tinubu wanda ya sami wakilcin ministan sadarwa da tattalin arziki na zamani, Bossum Tijani, yace yanayin tsaro a kasar yayi tsamari lamarin dake bukatar sake zage dantse domin magance matsalar.

Tinubu ya tabbatarwa da Al’ummar Nijeriya cewa gwamnatinsa zata yi dukkan mai yiwuwa wajen sanya makudan kudi don gani ta samawa jami’an ‘yan sandan makamai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp