Home General Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu...

Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484

Gwamnatin jihar Kano tace ta dauki gabarar cigaba da inganta lafiyar mata masu haihuwa da yara kanana da kuma jarirai dake fadin jihar ta hanyar gudanar da riga kafi.

Gwamnan Alhaji Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan a yayin bikin kaddamar da taron mata masu haihuwa na shekara ta 2024 da ya gudana a karamar hukumar Tarauni a jihar

Abba Kabir ya ce Gwamnatinsa karkashin ma,aikatar lafiya ta shigo da wani shiri na samawa mata masu haihuwa da jarirai magani kyauta a Asibitoci a jihar.

Ya ce gwamnatinsa na kokarin wajen Samar da ingantaccen abinci Mai Gina jiki da Kuma shirin kakkabe ciwon Shan inna ta hanyar mayar da Kai da bayar da goyon baya ga allurar-riga-kafi.

ya kara da cewa tuni shiri ya yi nisa don Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484 da ke fadin JIhar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp