Home General an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga...

an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga a jihar Kaduna

An samu hatsaniya a Kaduna tsakanin masu zanga-zangar matsin rayuwa da jami’an ƴansanda bayan da ƴansandan suka yi ƙoƙarin tarwatsa masu zanga-zanga da suka yi ƙoƙarin toshe hanyar zuwa gidan gwamnati.

Ƴansandan sun yi amfani da barkono mai sa hawaye wajen korar masu zanga-zangar.

Masu zanga-zangar sun kuma far wa ofishin Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa da kare ƙa’idojin hanya ta jihar.

A safiyar yau Alhamis ne masu zanga-zanga suka fantsama kan titunan Najeriya domin nuna fushi kan matsin rayuwa da buƙatar gwamnati ta ɗauki mataki a kai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp