Home General an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga...

an kai ruwa rana tsakanin ‘yan sanda da masu Zanga – Zanga a jihar Kaduna

An samu hatsaniya a Kaduna tsakanin masu zanga-zangar matsin rayuwa da jami’an ƴansanda bayan da ƴansandan suka yi ƙoƙarin tarwatsa masu zanga-zanga da suka yi ƙoƙarin toshe hanyar zuwa gidan gwamnati.

Ƴansandan sun yi amfani da barkono mai sa hawaye wajen korar masu zanga-zangar.

Masu zanga-zangar sun kuma far wa ofishin Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa da kare ƙa’idojin hanya ta jihar.

A safiyar yau Alhamis ne masu zanga-zanga suka fantsama kan titunan Najeriya domin nuna fushi kan matsin rayuwa da buƙatar gwamnati ta ɗauki mataki a kai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp