Home Labarai Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai yi jawabi ga Al’ummar kasar a ranar lahadi 4 ga watan agustan shekarar 2024 da muke ciki, wandake matsayin rana ta hudu da shiga zanga-zangar gama gari

Wannan dai na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban na musamman kan harkokin yada labara Chief Ajuri Ngelale, wadda tace shugabn zai yi jawabin da karfe 7 na safiyar lahadi.

Za dai a saka hirar kai tsaye a kafafen yada labarai na gwamnatin tarayya da suka hadar da tv da radio, da suka hadar da  NTA da gamayyar rukunin gidajen radio na tarayya wato FRCN.

Wannan dai na zuwa ne bayan da aka shiga rana ta uku da fara gudanar da zanga-zangar nuna halin da ake ciki na matsin rayuwa da talauci a kasar nan.

Zanga-zanagr dai na neman barin baya da kura, inda ta haifar da asarar rayuka kamar yada kungiyar Amnesty international ta bayyana a cikin rahoton ta.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp