Home Labarai Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Tinubu zai yiwa ‘yan Nijeriya jawabi kan Zanga-Zanga

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai yi jawabi ga Al’ummar kasar a ranar lahadi 4 ga watan agustan shekarar 2024 da muke ciki, wandake matsayin rana ta hudu da shiga zanga-zangar gama gari

Wannan dai na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mai taimakawa shugaban na musamman kan harkokin yada labara Chief Ajuri Ngelale, wadda tace shugabn zai yi jawabin da karfe 7 na safiyar lahadi.

Za dai a saka hirar kai tsaye a kafafen yada labarai na gwamnatin tarayya da suka hadar da tv da radio, da suka hadar da  NTA da gamayyar rukunin gidajen radio na tarayya wato FRCN.

Wannan dai na zuwa ne bayan da aka shiga rana ta uku da fara gudanar da zanga-zangar nuna halin da ake ciki na matsin rayuwa da talauci a kasar nan.

Zanga-zanagr dai na neman barin baya da kura, inda ta haifar da asarar rayuka kamar yada kungiyar Amnesty international ta bayyana a cikin rahoton ta.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp