Home Labarai Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Hukumar bada agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA tace ambaliyar ruwa ta shafi mutane 227,494, inda ta lalata gidaje 32,837 a jihohi 27 dake fadin kasar.

Haka kuma sanarwa da NEMA ta fitar tace ambaliyar ta lalata kadada kimanin 16,488 na gonaki da tuni sun fara fitar da amfani

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ezekiel Manzo ya fitar a ranar Alhamis a birnin tarayya Abuja, sanarwar ta ambaci babban daraktan hukumar, Zubairu Umar na cewa hukumar zata cigaba da sanya idanu da kuma wayar da kan al’ummar kan matsalolin toshe magudanan ruwa da hanyoyin wucewar sa.

Umar ya shawarwa hukumar bayar da agajin gaggawar ta jihohi da shuwagabannin al’umma da su shiryawa daukar mataki kan samun yawaitar abaliyar ruwan anan gaba, sannan kuma ya ce kada manoma su damu bisa kamfar rashin ruwa, zai zo karshe kamar yadda hasashen NiMet ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp