Home Labarai Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje sama da budu 32 a Nijeriya

Hukumar bada agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA tace ambaliyar ruwa ta shafi mutane 227,494, inda ta lalata gidaje 32,837 a jihohi 27 dake fadin kasar.

Haka kuma sanarwa da NEMA ta fitar tace ambaliyar ta lalata kadada kimanin 16,488 na gonaki da tuni sun fara fitar da amfani

Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin hukumar Ezekiel Manzo ya fitar a ranar Alhamis a birnin tarayya Abuja, sanarwar ta ambaci babban daraktan hukumar, Zubairu Umar na cewa hukumar zata cigaba da sanya idanu da kuma wayar da kan al’ummar kan matsalolin toshe magudanan ruwa da hanyoyin wucewar sa.

Umar ya shawarwa hukumar bayar da agajin gaggawar ta jihohi da shuwagabannin al’umma da su shiryawa daukar mataki kan samun yawaitar abaliyar ruwan anan gaba, sannan kuma ya ce kada manoma su damu bisa kamfar rashin ruwa, zai zo karshe kamar yadda hasashen NiMet ya bayyana.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp