Home General Jami’an DSS sun mamaye Ofishin SERAP

Jami’an DSS sun mamaye Ofishin SERAP

Rahotannin daga birnin tarayya Abuja na tabbatar da cewa jami’an hukumar Tsaro ta DSS sun mamaye ofishin kungiyar SERAP da ke birnin.

wannan dai na zuwa ne bayan da jami’an suka kama shugabn kungiyar kwadago ta kasa Joe Ajero.

Rahotannin sun nuna cewa jami’an sun nemi ganawa da shugabannin kungiyar kare hakkin dan Adam da lura da al’amuran tattalin arziki.

A cikin wani rubutu da aka wallafa a shafin X na SERAP, an bayyana cewa jami’an DSS sun mamaye ofishinsu ba bisa ka’ida ba.

Kungiyar ta bukaci Shugaban kasa Tinubu da ya gaggauta umartar DSS da ta daina tsoratarwa da cin zarafin ‘yan Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp