Home General Mun dakile hari kan kayan hukumar DSS – Sojojin Najeriya

Mun dakile hari kan kayan hukumar DSS – Sojojin Najeriya

Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa ta daƙile yunƙurin ƴan ta’adda a Jihar Neja daga kai hari a kan kadarorin Hukumar DSS.

Wata majiyar tsaro ta shaida wa PRNigeria cewa sojojin, da taimakon jirgin Super Tucano na sojojin sama sun yi nasarar kashe wasu ƴan ta’addan da suka kai harin.

Majiyar wadda ta nemi a ɓoye sunanta ta ce lamarin ya faru ne a garin Bassa a ƙaramar hukumar Shiroro na jihar.

A cewar majiyar, sojojin sun samu nasara a kan ƴan ta’adda bayan samun bayanan sirri a kan shirinsu na kai harin a kan kayayyakin DSS.

“Nan da nan aka tashi jiragen Super Tucano, inda suka samu nasarar daƙile yunƙurin na ƴan bindigan. Sannan harin jirgin ya kashe aƙalla ƴan bindiga 30,” inji majiyar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp