Home General Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Hoton Tinubu

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi wa ma’aikatu da wasu hukumomin gwamnatin Najeriya garambawul, inda aka haɗe wasu aka kuma ƙirƙiru wasu.

Wata sanarwa da mai magana da yawun fadar shugaban ya fitar ta ce Tinubu ya ba da umarnin rusa hukumar bunƙasa yankin Neja-Delta da kuma ma’aikatar wasanni.

Bayo Onanuga ya ce a madadin haka, yanzu za a ƙirƙiri ma’aikatar bunƙasa yankuna da za ta kula da hukumomin yankunan da ake da su.

Sai kuma hukumar kula da wasanni ta ƙasa da za ta maye gurbin ma’aikatar wasanni.

Haka nan, majalisar zartarwa ta amince da haɗe ma’aikatar al’adu da ma’aikatar yawon buɗe ido wuri guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp