Home General Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Hoton Tinubu

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi wa ma’aikatu da wasu hukumomin gwamnatin Najeriya garambawul, inda aka haɗe wasu aka kuma ƙirƙiru wasu.

Wata sanarwa da mai magana da yawun fadar shugaban ya fitar ta ce Tinubu ya ba da umarnin rusa hukumar bunƙasa yankin Neja-Delta da kuma ma’aikatar wasanni.

Bayo Onanuga ya ce a madadin haka, yanzu za a ƙirƙiri ma’aikatar bunƙasa yankuna da za ta kula da hukumomin yankunan da ake da su.

Sai kuma hukumar kula da wasanni ta ƙasa da za ta maye gurbin ma’aikatar wasanni.

Haka nan, majalisar zartarwa ta amince da haɗe ma’aikatar al’adu da ma’aikatar yawon buɗe ido wuri guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp