Home General Babban layin lantarki na Najeriya ya sake faɗuwa karo na biyu a...

Babban layin lantarki na Najeriya ya sake faɗuwa karo na biyu a kwana biyu

Baban layin lantarki na Najeriya, ya sake faɗuwa, lamarin da ya sake jefa wasu sassan ƙasar cikin rashin wutar lantarki.

Faɗuwa – wadda ta auku da misain karfe 11:28 na safiyar yau Alhamis – ita ce ta biyu cikin mako guda, sannan ta 10 a 2024.

Bincike da aka yi kan shafin ‘Independent System Operator’, wanda sashe ne na TCN ne mai kula da fannin rarraba wutar, ya nuna cewa babu wuta a duka tasoshin samar da wuta daga babban layin.

Kawo yanzu dai kamfanin rarraba wutar na TCN bai yi bayanin dalilin faɗuwar ta baya-bayan nan ba.

Faɗuwar babban layin na lantarki na neman zama wata matsala ta yau da kullum a Najeriya, wani abu da ‘yan ƙasar da dama ke ɗora alhakinsa kan gwamnatin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp