Home General An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo...

An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta ce kashi 85 cikin 100 na al’ummar jihar Ondo sun karɓi katin zaɓensu, yayin da ya rage mako gudanar da gudanar da zaɓen gwamnan jihar.

Cikin wani saƙo da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ya nuna cewa mutum 2,053,61 ne suka yi rajistar zaɓe a faɗin jihar.

INEC ɗin ta kuma ce mutum 1,757,205, wato kashi 85 cikin 100 na waɗanda suka yi rajistar ne suka karɓi katin zaɓen nasu, yayin da mutum 295,856 suka gaza karɓar katunan nasu.

Tuni dai hukumar zaɓen ta fara horas da masu aikin zaɓe na wucin gadi da za su jagoranci gudanar da zaɓukan a rumfunan zaɓen jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp