Home General Majalisar wakilai ta amince Tinubu ya ciwo bashi

Majalisar wakilai ta amince Tinubu ya ciwo bashi

Majalisar dattawa ta amince da bukatar shugaban kasa Bola Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.2.

Majalisar dattijai ta amince da bukatar ciyo bashin ne bayan da ta yi nazari kan rahoton Aliyu Wamakko, shugaban kwamitin kula da basussukan cikin gida da na kasashen waje.

Kudaden da Tinubu zai ciyo bashin a kudin Naira ya kai kwatankwacin Naira Tiriliyan 1.7 , za dai a yi amfani da Kudaden ne domin cike gibin Naira Tiriliyan 9.1 a kasafin kudin 2024.

A ranar talata ne dai Shugaba Tinubu ya bukaci majalisar dattawan da ta amince masa ya ciyo wannan bashin.

Majalisar zartaswa ta Nigeriya (FEC) ce ta fara amincewa a da shirin karɓo bashin na dala biliyan 2.2 don “karfafa kudaden kasar da kuma bunkasa tattalin arzikin kasar”.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mawallafin PRNigeria Ya Fitar Da Littafin Tarihin Rayuwarsa Akan Rigimar NIPSS Yayin Da IMPR Ta Bayyana Cigaba Mai Karfi A Tsakiyar ShekaraShugaban Amurka ya Yaba wa Shugaba Tinubu Kan Matakan da Yake ɗauka Wajen Yaƙi da Ta'addanciBinciken Gaskiya: Shin Gajimaren ne ya ɓulɓulowa ƙasa a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna?HRW ta Zargin Hukumomin Najeriya da Rashin Adalci ga Ƴan  ƙungiyar Boko HaramHukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan SandaMutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto 
X whatsapp