Home General An Gano Wurin Da Ake Sauyawa Shinkafar Tallafin Tinubu Buhu A Kan

An Gano Wurin Da Ake Sauyawa Shinkafar Tallafin Tinubu Buhu A Kan

Hukumar Karɓar korafe-korafe ta Jihar Kano, ta gano wani babban rumbun ajiya da ake sauyawa shinkafar tallafi ta Gwamnatin Tarayya buhu domin sayarwa a unguwar Hotoro. Shinkafar wanda yawanta ya kai Tirela 23 na ɗauke da hoton Shugaba Bola Ahmad Tinubu wanda aka rubutu cewa shinkafar ba ta sayarwa ba ce. Ko dai a kwanakin baya, Al’ummar wata Unguwa sun daka wawa kan wata Shinkafa da aka zargi ita ma gwamnatin tarayya ta aike da ita jihar a rabawa talakawa domin rage radadi rayuwa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp