Home General An Gano Wurin Da Ake Sauyawa Shinkafar Tallafin Tinubu Buhu A Kan

An Gano Wurin Da Ake Sauyawa Shinkafar Tallafin Tinubu Buhu A Kan

Hukumar Karɓar korafe-korafe ta Jihar Kano, ta gano wani babban rumbun ajiya da ake sauyawa shinkafar tallafi ta Gwamnatin Tarayya buhu domin sayarwa a unguwar Hotoro. Shinkafar wanda yawanta ya kai Tirela 23 na ɗauke da hoton Shugaba Bola Ahmad Tinubu wanda aka rubutu cewa shinkafar ba ta sayarwa ba ce. Ko dai a kwanakin baya, Al’ummar wata Unguwa sun daka wawa kan wata Shinkafa da aka zargi ita ma gwamnatin tarayya ta aike da ita jihar a rabawa talakawa domin rage radadi rayuwa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp