Home General Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Rundunar Sojojin saman Nijeriya ta tabbatar da kudirinta na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali da zaman lafiya a fadin kasar, gami da samar da kayan yaki ga dakarun sojojin dake bakin daga.

wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran shalkwatar rundunar sojojin saman kasar Air Commodore Olusola F Akinboyewa ya aikewa PRNigeria mai dauke da kwanan watan 27 November 2024.

sanarwar ta kara da cewa dakarun ta sun sami nasarar kai wasu gwamman hare hare mabambanta a garin kukawa dake jihar borno a arewa maso gabashin Nijeriya kan mayaka masu tada kayar bayawa.

harin wanda dakarun sojojin saman  karkashin rundunar Operation HADIN KAI (AC OPHK) su kai kan mayaka masu tada kayar baya ya tarwatsa maboyar mayakan.

harin farko da sojojin suka kai sa faru ne bisa wasu bayanan sirri da suka samu, kan maboyar motar yakin ‘yan ta’addan a arewacin kukawa dake da nisan kilomita 5 a jihar borno, nan take dakrun sojojin suka kai dauki inda suka sami nasarar tarwatsa su.

hari na biyu da dakrun suka kai garin na kukawa sun kai shi ne bayan sun sami kira daga kauyen cewa wasu mahara bisa babura sun kai musu hari, nan tyake dakraun sojojin suka kai dauki.

bayan musayar wuta tsakanin sojoji da ‘yan ta’addan dakrun sojojin sun sami nasarar halaka da dama daga cikin su, inda suka kwace babura 20 daga hannun ‘yan ta’addan bayan guduwa da suka yi daji da raunikan harbin bindiga a jukkunan su.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp