Home General Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Rundunar Sojojin saman Nijeriya ta tabbatar da kudirinta na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali da zaman lafiya a fadin kasar, gami da samar da kayan yaki ga dakarun sojojin dake bakin daga.

wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran shalkwatar rundunar sojojin saman kasar Air Commodore Olusola F Akinboyewa ya aikewa PRNigeria mai dauke da kwanan watan 27 November 2024.

sanarwar ta kara da cewa dakarun ta sun sami nasarar kai wasu gwamman hare hare mabambanta a garin kukawa dake jihar borno a arewa maso gabashin Nijeriya kan mayaka masu tada kayar bayawa.

harin wanda dakarun sojojin saman  karkashin rundunar Operation HADIN KAI (AC OPHK) su kai kan mayaka masu tada kayar baya ya tarwatsa maboyar mayakan.

harin farko da sojojin suka kai sa faru ne bisa wasu bayanan sirri da suka samu, kan maboyar motar yakin ‘yan ta’addan a arewacin kukawa dake da nisan kilomita 5 a jihar borno, nan take dakrun sojojin suka kai dauki inda suka sami nasarar tarwatsa su.

hari na biyu da dakrun suka kai garin na kukawa sun kai shi ne bayan sun sami kira daga kauyen cewa wasu mahara bisa babura sun kai musu hari, nan tyake dakraun sojojin suka kai dauki.

bayan musayar wuta tsakanin sojoji da ‘yan ta’addan dakrun sojojin sun sami nasarar halaka da dama daga cikin su, inda suka kwace babura 20 daga hannun ‘yan ta’addan bayan guduwa da suka yi daji da raunikan harbin bindiga a jukkunan su.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp