Home General Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Sojojin Saman Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram a jihar Borno

Rundunar Sojojin saman Nijeriya ta tabbatar da kudirinta na tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali da zaman lafiya a fadin kasar, gami da samar da kayan yaki ga dakarun sojojin dake bakin daga.

wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran shalkwatar rundunar sojojin saman kasar Air Commodore Olusola F Akinboyewa ya aikewa PRNigeria mai dauke da kwanan watan 27 November 2024.

sanarwar ta kara da cewa dakarun ta sun sami nasarar kai wasu gwamman hare hare mabambanta a garin kukawa dake jihar borno a arewa maso gabashin Nijeriya kan mayaka masu tada kayar bayawa.

harin wanda dakarun sojojin saman  karkashin rundunar Operation HADIN KAI (AC OPHK) su kai kan mayaka masu tada kayar baya ya tarwatsa maboyar mayakan.

harin farko da sojojin suka kai sa faru ne bisa wasu bayanan sirri da suka samu, kan maboyar motar yakin ‘yan ta’addan a arewacin kukawa dake da nisan kilomita 5 a jihar borno, nan take dakrun sojojin suka kai dauki inda suka sami nasarar tarwatsa su.

hari na biyu da dakrun suka kai garin na kukawa sun kai shi ne bayan sun sami kira daga kauyen cewa wasu mahara bisa babura sun kai musu hari, nan tyake dakraun sojojin suka kai dauki.

bayan musayar wuta tsakanin sojoji da ‘yan ta’addan dakrun sojojin sun sami nasarar halaka da dama daga cikin su, inda suka kwace babura 20 daga hannun ‘yan ta’addan bayan guduwa da suka yi daji da raunikan harbin bindiga a jukkunan su.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp