Home General Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi –...

Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi – Festus Keyamo

Ministan harkokin Jiragen Sama da kula Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa Hukumar Tsaro ta DSS ba ta da hurumin bincikar jakunkuna a filayen jiragen saman Najeriya.
ya bayyana hakan ne ta cikin shirin The Morning Show na Arise News TV a ranar Lahadi, Keyamo ya yi bayani kan sabbin matakai da aka dauka don rage tsangwama ga fasinjoji da kuma saukaka tsaro a filayen jiragen sama.
ya kuma ambaci wannan dabi’ar a matsayin wata ta’ada da ba ta da amfani kuma ba ta cikin aikace-aikacen da hukumar ke da alhakin su kai tsaye.
Ya jaddada cewa DSS ya kamata ta mayar da hankali kan bincikar mutanen da za su iya zama barazana ga tsaro, musamman ma waɗanda ke tafiya zuwa ƙasashen waje, maimakon gudanar da binciken kayan jakunkuna, wanda ba ya cikin manyan ayyukanta.
“DSS, ba ku da hurumin bincikar jakunkunan mutane. Ku mayar da hankali kan bincikar mutane da ke fita daga ƙasar,” in ji Keyamo.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp