Home General Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi –...

Jami’an DSS ba su da hurumin bincikar jakunkuna a filin jirgi – Festus Keyamo

Ministan harkokin Jiragen Sama da kula Sararin Samaniya, Festus Keyamo, ya bayyana cewa Hukumar Tsaro ta DSS ba ta da hurumin bincikar jakunkuna a filayen jiragen saman Najeriya.
ya bayyana hakan ne ta cikin shirin The Morning Show na Arise News TV a ranar Lahadi, Keyamo ya yi bayani kan sabbin matakai da aka dauka don rage tsangwama ga fasinjoji da kuma saukaka tsaro a filayen jiragen sama.
ya kuma ambaci wannan dabi’ar a matsayin wata ta’ada da ba ta da amfani kuma ba ta cikin aikace-aikacen da hukumar ke da alhakin su kai tsaye.
Ya jaddada cewa DSS ya kamata ta mayar da hankali kan bincikar mutanen da za su iya zama barazana ga tsaro, musamman ma waɗanda ke tafiya zuwa ƙasashen waje, maimakon gudanar da binciken kayan jakunkuna, wanda ba ya cikin manyan ayyukanta.
“DSS, ba ku da hurumin bincikar jakunkunan mutane. Ku mayar da hankali kan bincikar mutane da ke fita daga ƙasar,” in ji Keyamo.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp