Home General Tinubu ya buƙaci hukumar FRSC ta kare haɗurran tankokin mai

Tinubu ya buƙaci hukumar FRSC ta kare haɗurran tankokin mai

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya umarci hukumar kare hadurra ta kasar FRSC, da hukumomin da ke kula da dokokin kan hanya su dauki matakan kariya kan hadurra da fashewar tankokin mai a kasar, kamar yadda.

Ana yawan samun hadurran fashewar tankar mai a sassa daban-daban na Najeriya lamarin da ke haddasa mutuwar gwamman mutane da jikkatar wasu da dama baya ga salwantar dukiya.

Ko a ranar Lahadin karshen mako, wata tankar mai ta fashe a yankin Ugwu Onyeama da ke titin birnin Onitsha na Enugu, inda hukumar kiyaye hadurra ta Najeriya ta tabbatar da mutuwar mutum 18 da jikkatar wasu da dama.

Ana danganta yawan hatsarin motoci a Najeriya kan tukin ganganci da gudu fiye da kima da direbobi ke yi, da rashin kyawun tituna.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp