Home General Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da dokar kafa Jami’an tsaron jiha

Majalisar jihar Kano
Majalisar jihar Kano

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da dokar, kafa rundunar tsaro ta jiha domin kare rayuka da dukiyoyin al’umma.

Amincewar ta zo ne bayan wata zazzafar muhawara kan wasu sassa na dokar, wadda ta tanadi hana duk wani wanda ke cikin jam’iyyar siyasa jagorantar rundunar.

Shugaban masu rinjaye na majalisar, Honarabul Lawan Hussaini Dala, ya bayyana cewa an yi nazari sosai kan dokar don tabbatar da cewa tana da amfani ga kowane ɓangare na jihar.

dokar ta ba wa jami’an rundunar ikon ɗaukar makamai, cafke masu laifi da kuma hana aikata miyagun ayyuka, domin kara tabbatar da tsaron rayuka da kuma dukiyoyin al’umma a lungu da sako na jihar Kano.

A ƙarshe Dala ya tabbatar da cewa wanda zai jagoranci rundunar dole ne ya kasance ɗan jihar Kano kuma ba dan wata jam’iyyar siyasa ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp