Home General Gwamnatin Kano ta Kafa kwamitin Bincike Kan Binciken cutar kudin Ma’aikatan jihar

Gwamnatin Kano ta Kafa kwamitin Bincike Kan Binciken cutar kudin Ma’aikatan jihar

Gwamman jihar kano engr abba kabir yusuf, Ya amince da kafa kwamitin da zai bincike dalilin da yasa aka yankewa wasu daga cikin Ma’aikatan jihar kano a wannan wata da Muke ciki.

Cikin wata sanarwa da darktan Yada Labarai na Gwamann Sunusi bature dawakin Tofa ya fitar aka rabawa Manema Labarai yace, gwamman ya nuna damuwarsa da samun Labarin wanda hakan yasa ya kafa kwamitin.

Sakataren gwamnantin jihar kano Ahaji Umar Faruk Ibrahim shine ya kaddamar yan kwamitin a ofishinsa a yau alhamis.

An baiwa kwamitin wa’adin kwanaki 7 domin gabatar da rahotonsa akan wanann matsala da aka samu domin ya gano ko tangardar na’ura ce ko kuma zagon kasa ne da ake kokarin yiwa gwamnantin jihar kano domin Daukar mataki

Kwamitin zai kasance karkashin. Hon. Abdulkadir Abdussalam – Chairman wanda shine kwamishinan raya karkara da raya birane.

Dr. Bashir Abdu Muzakkari

Dr. Aliyu Isa Aliyu

4. Dr. Hamisu Sadi Ali

6. Aliyu Muhammad Sani

7. Ummulkulthum Ladan Kailani

Mikiya Hausa Times ta rawaito cewa wasu Ma’aikatan jihar kano ne suka koka da cewa an yanke musu albashi na wannan wata da muke ciki kamar yadda rahotanni suka bayyana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp