Home General Gwamnatin Kano ta Kafa kwamitin Bincike Kan Binciken cutar kudin Ma’aikatan jihar

Gwamnatin Kano ta Kafa kwamitin Bincike Kan Binciken cutar kudin Ma’aikatan jihar

Gwamman jihar kano engr abba kabir yusuf, Ya amince da kafa kwamitin da zai bincike dalilin da yasa aka yankewa wasu daga cikin Ma’aikatan jihar kano a wannan wata da Muke ciki.

Cikin wata sanarwa da darktan Yada Labarai na Gwamann Sunusi bature dawakin Tofa ya fitar aka rabawa Manema Labarai yace, gwamman ya nuna damuwarsa da samun Labarin wanda hakan yasa ya kafa kwamitin.

Sakataren gwamnantin jihar kano Ahaji Umar Faruk Ibrahim shine ya kaddamar yan kwamitin a ofishinsa a yau alhamis.

An baiwa kwamitin wa’adin kwanaki 7 domin gabatar da rahotonsa akan wanann matsala da aka samu domin ya gano ko tangardar na’ura ce ko kuma zagon kasa ne da ake kokarin yiwa gwamnantin jihar kano domin Daukar mataki

Kwamitin zai kasance karkashin. Hon. Abdulkadir Abdussalam – Chairman wanda shine kwamishinan raya karkara da raya birane.

Dr. Bashir Abdu Muzakkari

Dr. Aliyu Isa Aliyu

4. Dr. Hamisu Sadi Ali

6. Aliyu Muhammad Sani

7. Ummulkulthum Ladan Kailani

Mikiya Hausa Times ta rawaito cewa wasu Ma’aikatan jihar kano ne suka koka da cewa an yanke musu albashi na wannan wata da muke ciki kamar yadda rahotanni suka bayyana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp