Home General Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Sifeto janar na ‘yansandan Najeriya ya janye gayyatar da hukumar ta yiwa Sarkin Kano Sanusi zuwa shelkwatar hukumar domin amsa tamabayoyi.

Umarnin janyewar ya fito ne ta baki mai magana da yawun hukumar Olumuyiwa Adejobi, inda ya ce janyewar ta zama wajibi bayan tsoma bakin da masu ruwa da tsaki suka yi a kasar, yana mai cewa hakan yayi daidai da tsarin aikinsu na tabbatar da aiyukansu ba a siyasantar dasu ko fahimtarsu a baibai ba.

Saidai sanarwar ta umarci kwamishinan ‘yansandan jihar da ya karbi bayanan binciken sarkin a jiharsa ta Kano.

Tun da fari dai rundunar ‘yan sandan ta kasa ta gayyaci Khalifa Muhammadu Sanusi ne bisa zargin karya dokar da ta saka na haramta yin dukkan wani hawa a cikin bukukuwan sallah Karama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp