Home General Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Rundunar ‘Yan sandan Nijeriya ta janye Gayyatar da ta yiwa Sarkin Kano

Sifeto janar na ‘yansandan Najeriya ya janye gayyatar da hukumar ta yiwa Sarkin Kano Sanusi zuwa shelkwatar hukumar domin amsa tamabayoyi.

Umarnin janyewar ya fito ne ta baki mai magana da yawun hukumar Olumuyiwa Adejobi, inda ya ce janyewar ta zama wajibi bayan tsoma bakin da masu ruwa da tsaki suka yi a kasar, yana mai cewa hakan yayi daidai da tsarin aikinsu na tabbatar da aiyukansu ba a siyasantar dasu ko fahimtarsu a baibai ba.

Saidai sanarwar ta umarci kwamishinan ‘yansandan jihar da ya karbi bayanan binciken sarkin a jiharsa ta Kano.

Tun da fari dai rundunar ‘yan sandan ta kasa ta gayyaci Khalifa Muhammadu Sanusi ne bisa zargin karya dokar da ta saka na haramta yin dukkan wani hawa a cikin bukukuwan sallah Karama.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp