Home Labarai Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Barau ya nada shugaban kungiyar zago akida na Kano mukami

Mataimakin shugaban majalisar dattijan Nijeriya sanata BarauIi. Jibril Maliya ya nada shugaban kungiyar zago akida na jihar Kano Muktar B.A. Gwammaja matsayin maitaimaka masa na musamman.

Wannan na cikin wata takarda da ta fito daga ofishin sanatan mai dauke da sa hannun Mai taimakawa sanatan ta musamman kan harkokin gudanarwa Ngozi Nkemdirim (Mrs) a madadin shugaban ma’aikatan ofishin mataimakin shugaban majalisar wakilan.

Takardar ta ce “Cikin girmamawa ina mai sanarwa da kai cewa an nada ka matsayin mai taimakawa na musamman ga mataimakin shugaban majalisar Dattijan Sanata Barau I. Jibril. Nadin zai fara aiki ne a ranar 1 ga watan Afirilun 2025, har zuwa watan Mayun 2027.”

Kafin nada shi mukamin ya kasance na hannun dama kuma Kuma mataimaki na musamman ga marigayi Amb A.Ahmad Haruna zago akan harkokin yada labarai da aiyuka na musamman, wanda daga bisani ya zama shugaban kungiyar zago akida ta jihar Kano.

Daga bisani sanarwa ta taya Mukhtar Ali (Muktar B.A.A) murna tare da yi masa fatan Alkhairi a nadin da zai taimaki ayyukan sanatan da Nijeriya baki daya.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp