Home General Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Wasu rahotannin sun bayyana cewa an kashe musu mutum 20 sakamakon harin ‘yan bindiga da kuma farmakin da wani jirgin sojin Najeriya ya kai domin fatattakar ‘yan bindigar.

Al’ummar wasu ƙauyuka da ke yankin ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, sun ka bayyana hakan kamar yadda bbc ta rawaito.

Mazauna yankin sun ce ‘yan bindigar sun sace mutune sama da 50 da ke aikin noma, amma jirgin saman da ya kawo dauki ya kashe wasu daga cikin ‘yan sakai da ke ƙoƙarin korar ‘yan bindigar.

Mazauna unguwar Mani da ke yankin ƙaramar hukumar ta Maru sun ce ‘yan bindigar waɗanda suke kan babura sun kai musu harin da rana a lokacin da ake tsaka da aikin gona.

Mutanen sun ce koda isarsu sai suka fara harbin kan mai uwa da wabi da kuma kama wasu mutanen.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp