Home Labarai Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Gwamnatin Chaina ta bayar da tallafin dala miliya 1 domin tallafawa wadanda matsalar ambaliyar ruwa ta shafa a yakin arewacin Nijeriya.

Ministan kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki na kasar Abubakar Atiku bagudu ne ya bayyana hakan yayin da suke musayar sanya hannu da Ambasan kasar China Yu Dunhai a birnin tarayya Abuja.

Sanata Atiku Bagudu ya bayyana cewa tallafin na kasar Chaina ya zo a lokacin da ake bukatarsa, yana mai jaddada cewa hakan zai taimaka wajen karfafa kokarin gwamantin tarayya na isar da kayan agaji da farfado da rayuwar al’ummar da ambaliyar ta fi shafa.

“Muna da yakinin cewa bikin sanya hannu da muka yi a yau zai bude sabbin hanyoyin hadin gwiwa, da karfafa zumuncinmu domin amfanin dukkan jama’ar kasashenmu,” in ji Bagudu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp