Home Labarai Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Chaina ta baiwa Nijeriya tallafin Dala miliyan 1

Gwamnatin Chaina ta bayar da tallafin dala miliya 1 domin tallafawa wadanda matsalar ambaliyar ruwa ta shafa a yakin arewacin Nijeriya.

Ministan kasafi da tsare-tsaren tattalin arziki na kasar Abubakar Atiku bagudu ne ya bayyana hakan yayin da suke musayar sanya hannu da Ambasan kasar China Yu Dunhai a birnin tarayya Abuja.

Sanata Atiku Bagudu ya bayyana cewa tallafin na kasar Chaina ya zo a lokacin da ake bukatarsa, yana mai jaddada cewa hakan zai taimaka wajen karfafa kokarin gwamantin tarayya na isar da kayan agaji da farfado da rayuwar al’ummar da ambaliyar ta fi shafa.

“Muna da yakinin cewa bikin sanya hannu da muka yi a yau zai bude sabbin hanyoyin hadin gwiwa, da karfafa zumuncinmu domin amfanin dukkan jama’ar kasashenmu,” in ji Bagudu.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp