Home Labarai Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

Wasu mutane ɗauke da bindigogi a kan babura sun harbe akalla mutum 22 a wani kauye da ke yammacin jamhuriyyar Nijar.

Wani mazaunin ƙauyen ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP, cewa yawancin mutanen an kashe su ne a yayin da suke halartar wani biki.

Ƙauyen na yankin Tilaberi ne wanda ke da iyaka da Mali da kuma Burkina Faso.

Shugabannin mulkin sojin ƙasar ya ce gwamnatinsa na ta fadi tashi ganin daƙile ayyukan masu ikirarin jihadi a yankin.

A ranar Talata ne shugaban ƙungiyar ECOWAS ya kai wata ziyara Burkin Faso don neman haɗin kan ƙsasashen da ke ƙungiyar (AES) ciki har da Nijar wajen yaƙi da mahara da masu tayar da ƙayar baya a yankin na Sahel.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp