Home Labarai Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

Wasu mutane ɗauke da bindigogi a kan babura sun harbe akalla mutum 22 a wani kauye da ke yammacin jamhuriyyar Nijar.

Wani mazaunin ƙauyen ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP, cewa yawancin mutanen an kashe su ne a yayin da suke halartar wani biki.

Ƙauyen na yankin Tilaberi ne wanda ke da iyaka da Mali da kuma Burkina Faso.

Shugabannin mulkin sojin ƙasar ya ce gwamnatinsa na ta fadi tashi ganin daƙile ayyukan masu ikirarin jihadi a yankin.

A ranar Talata ne shugaban ƙungiyar ECOWAS ya kai wata ziyara Burkin Faso don neman haɗin kan ƙsasashen da ke ƙungiyar (AES) ciki har da Nijar wajen yaƙi da mahara da masu tayar da ƙayar baya a yankin na Sahel.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp