Home Labarai Arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 3.98 a rubu’i na uku na...

Arzikin Najeriya ya bunƙasa da kashi 3.98 a rubu’i na uku na 2025′

Old Naira

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya, NBS ta ce arzikin da Najeriya ke samarwa a cikin gida (GDP) ya ƙara da kashi 3.98 cikin 100 a rubu’i na uku na shekarar 2025.

Cikin rahoton da ta fitar, NBS arzikin cikin gida da Najeriya ta samu a watannin rubu’i na uku na shekarar ya zarta wanda ta samu a daidai wannan lokacin na shekarar 2024.

NBS ta ce fannin noma ne kan gaba a samar da arzikin da kashi 3.79 sai harkar masana’antu da ya ƙaru da kashi 3.77.

A baya-bayan nan dai ana samun raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya, kamar yadda hukumar ta NBS ke fitarwa, wani abu da gwamnatin ƙasar ke dangantawa da matakan inganta tattalin arziki da take ɗauka.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp