Home Labarai Allah ya yiwa sheik Khalifa Usman Kusfa Zaria Rasuwa

Allah ya yiwa sheik Khalifa Usman Kusfa Zaria Rasuwa

Allah ya yiwa shahararren malamin addinin musuluncin nan Sheikh Khalifa Usman  kusfa Zaria Wanda aka fi Sani da Rigi-rigi rasuwa.

Sirikinsa Abubakar Ɗanyaro ne ya bayyana hakan a daren Lahadi a jihar Kaduna, wanda ya ce ya rasu a asibiti bayan gajeriyar jinya.

Sheik Khalifa Usman guda ne cikin malaman addinin musulunci da yayi shuhura a kafafen sada zumunta.

Ana sa ran za a yi masa sallar jana’iza a gidansa da ke Zariya a yau Litinin, bayan sallar La’asar .

A yan shekarun nan, malamin ya shahara a shafukan sada zumunta bisa salonshi na wa’azi

‎Fatanmu Allah Ya gafarta masa da sauran Musulmi baki ɗaya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp