Home Labarai Allah ya yiwa sheik Khalifa Usman Kusfa Zaria Rasuwa

Allah ya yiwa sheik Khalifa Usman Kusfa Zaria Rasuwa

Allah ya yiwa shahararren malamin addinin musuluncin nan Sheikh Khalifa Usman  kusfa Zaria Wanda aka fi Sani da Rigi-rigi rasuwa.

Sirikinsa Abubakar Ɗanyaro ne ya bayyana hakan a daren Lahadi a jihar Kaduna, wanda ya ce ya rasu a asibiti bayan gajeriyar jinya.

Sheik Khalifa Usman guda ne cikin malaman addinin musulunci da yayi shuhura a kafafen sada zumunta.

Ana sa ran za a yi masa sallar jana’iza a gidansa da ke Zariya a yau Litinin, bayan sallar La’asar .

A yan shekarun nan, malamin ya shahara a shafukan sada zumunta bisa salonshi na wa’azi

‎Fatanmu Allah Ya gafarta masa da sauran Musulmi baki ɗaya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp