Home Labarai Yadda gobara ta ƙona shaguna 25 da Kanti 19 a Kano

Yadda gobara ta ƙona shaguna 25 da Kanti 19 a Kano

Akalla shaguna 25 da Katina 19 ne a ka tabbatar sun kone a babbar Kasuwar Singa da ke a birnin Kano a arewacin tarayyar Najeriya.

Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Kano Saminu Abdullahi ne ya tabbatar da haka a wata rubutacciyar sanarwa.

Hukumomi a Kano dai sun bayyana cewar gobarar da haddasa hasarar kaya  na miliyoyin Naira kamin daga bisani a ka samu nasarar kashe Wutar.

Wutar ta tashi ne da misalin karfe 5 na Asubah kuma daga nan ne mutane su ka nemi agajin gaggawa daga hukumar kashe gobara ta jihar abin da ya takaita matsalar da kuma kare akalla shaguna 24 daga konewa.

Matsalolin hanya da ke da nasaba da manyanyan Motocin dakon kaya da ake ajiyewa a wurin cikin kasuwar na daga cikin matsalolin da su ka ta’azzara matsalar.

Wutar ta samo asali ne daga wayoyin Wutar lantarki a daya daga cikin shagunan da su ka kone, saidai ba a samu rasa rayka ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp