Home Labarai Yadda gobara ta ƙona shaguna 25 da Kanti 19 a Kano

Yadda gobara ta ƙona shaguna 25 da Kanti 19 a Kano

Akalla shaguna 25 da Katina 19 ne a ka tabbatar sun kone a babbar Kasuwar Singa da ke a birnin Kano a arewacin tarayyar Najeriya.

Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Kano Saminu Abdullahi ne ya tabbatar da haka a wata rubutacciyar sanarwa.

Hukumomi a Kano dai sun bayyana cewar gobarar da haddasa hasarar kaya  na miliyoyin Naira kamin daga bisani a ka samu nasarar kashe Wutar.

Wutar ta tashi ne da misalin karfe 5 na Asubah kuma daga nan ne mutane su ka nemi agajin gaggawa daga hukumar kashe gobara ta jihar abin da ya takaita matsalar da kuma kare akalla shaguna 24 daga konewa.

Matsalolin hanya da ke da nasaba da manyanyan Motocin dakon kaya da ake ajiyewa a wurin cikin kasuwar na daga cikin matsalolin da su ka ta’azzara matsalar.

Wutar ta samo asali ne daga wayoyin Wutar lantarki a daya daga cikin shagunan da su ka kone, saidai ba a samu rasa rayka ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp