Home Labarai Idan Suna Buƙatar Tattaunawa, sa kira mu – Trump ga Iran

Idan Suna Buƙatar Tattaunawa, sa kira mu – Trump ga Iran

Donald trump

Idan Suna Buƙatar Tattaunawa, sa kira mu – Trump ga Iran

 

Shugaban Amurka, Donald Trump ya tabbatar da soke bulaguron wakilansa zuwa Islamabad domin tattaunawa da wakilan Iran da nufin kawo ƙarshen yaƙin.

Cikin wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta, Trump ya ce: “Na soke tafiyar wakilaina zuwa birnin Islamabad domin tattaunawa da wakilan Iran don kawo ƙarshen yaƙin ƙasar”.

“An ɓata lokaci mai yawa a wannan bulaguro, ana ta kwan gaba kwan baya”.

“Baya ga haka, akwai saɓani da rashin tabbas a tsakanin shugabanninsu, ba wanda ya san wa ke da iko, ciki har da su shugabannin”, in ji shi.

“Kuma mu mun shirya, amma su ba su shirya ba, idan suna buƙatar tattaunawar, sa kira mu”, a cewar Shugaba Trump.

 

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp