Home SIYASA Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya...

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Nentawe and Wike

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ko kaɗan ba ya irin siyasar nan ta ƙiyayya da adawa mai zafin gaske da ke iya hana zumunci.

Ministan ya bayyana haka ne a matsayin martani ga masu sukar ziyarar da ya kai wa shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda.

Ya ce yana da ƴancin mu’amala da kowa ba tare da la’akari da jam’iyya ba, sannan ya ƙara da cewa ba dole ba ne sai ya bayyana abin da suka tattauna a ziyarar wadda ya bayyana ta abota.

Ya ce alaƙar da ke tsakaninsa da shugaban na APC ba ta yau ba ce, inda ya ƙara da cewa sun yi aiki tare a lokacin da shugaban na APC yake riƙe da muƙamin minista.

Wiƙe ya ƙara da cewa shi babban abin da ke gaban shi bai wuce ya sauke nauyin a ke gaban shi, inda ya ƙara da cewa ayyukan da yake yi a zahiri suke.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp