Home SIYASA Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya...

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Nentawe and Wike

Ina da ƴancin Mu’amala da Kowa ba Tare da La’akari da Jam’iyya ba – Wike

Ministan Abuja Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ko kaɗan ba ya irin siyasar nan ta ƙiyayya da adawa mai zafin gaske da ke iya hana zumunci.

Ministan ya bayyana haka ne a matsayin martani ga masu sukar ziyarar da ya kai wa shugaban APC, Farfesa Nentawe Yilwatda.

Ya ce yana da ƴancin mu’amala da kowa ba tare da la’akari da jam’iyya ba, sannan ya ƙara da cewa ba dole ba ne sai ya bayyana abin da suka tattauna a ziyarar wadda ya bayyana ta abota.

Ya ce alaƙar da ke tsakaninsa da shugaban na APC ba ta yau ba ce, inda ya ƙara da cewa sun yi aiki tare a lokacin da shugaban na APC yake riƙe da muƙamin minista.

Wiƙe ya ƙara da cewa shi babban abin da ke gaban shi bai wuce ya sauke nauyin a ke gaban shi, inda ya ƙara da cewa ayyukan da yake yi a zahiri suke.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp