• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai ‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake...
  • Labarai

‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake Sakin Wani Sabon Hoto.

By
Kaduna Abuja Train
-
April 27, 2022
Arewa Award

‘Ya ta’addan dake tsare da a kalla fasinjojin 160 da suka yi garkuwa dasu bayan dasa wani abin fashewa akan hanyar layin dogo daga Abuja zuwa Kaduna sun sake sakin wani sabon hoto dake dauke da wadanda suka yi garkuwar da su.

Hoton da akasarin wadanda ke cikin sa mata da kananan yara ne, da alama wani yunkuri ne na matsayar ‘Yan Ta’addan na tilastawa Gwamnatin biya musu bukatun su.

Read Also:

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

‘Yan ta’addan dai sunyi ikirarin cewa ba su da Muradin Gwamnatin ta basu kudi, sai dai ayi musayar fursunonin manyan kwamandojin su dake hannun gwamnatin.

Idan dai za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito yadda ‘yan bindigar suka kame matafiyi dake kan hanyar su daga birnin tarayya Abuja zuwa Jihar Kaduna, bayan sun dasa Bam akan hanyar jirgin ranar 28 ga watan Maris

A yayin harin akalla fasinjojin 8 sun mutu yayin da wasu suka sami muggan raunuka, inda kuma yan bindigar sukayi awan gaba da mutum 168 wanda aka tabbatar da batan su.

By PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun ‘Yan Sanda Sun Lakadawa Kwamandan Hukumar NSCDC Duka
Next articleSojan Nijeriya ya Halaka Kansa Bayan da ake Zargin Sa da Hadin Baki
Kaduna Abuja Train

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Tinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRA

ICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA

Recent Posts

  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027
  • Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja
  • Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno
  • Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1666 days 11 hours 41 minutes 47 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1648 days 13 hours 23 minutes 12 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRAZa mu ci gaba da kamen masu bakin gilashin mota - Yan sandaMajalisa ta amince da naɗin sabbin jakadun da Tinubu ya gabatarShugaban Najeriya zai iya dakatar da gwamna - Kotun Ƙoli
X whatsapp