• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai ‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake...
  • Labarai

‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake Sakin Wani Sabon Hoto.

By
Kaduna Abuja Train
-
April 27, 2022
Arewa Award

‘Ya ta’addan dake tsare da a kalla fasinjojin 160 da suka yi garkuwa dasu bayan dasa wani abin fashewa akan hanyar layin dogo daga Abuja zuwa Kaduna sun sake sakin wani sabon hoto dake dauke da wadanda suka yi garkuwar da su.

Hoton da akasarin wadanda ke cikin sa mata da kananan yara ne, da alama wani yunkuri ne na matsayar ‘Yan Ta’addan na tilastawa Gwamnatin biya musu bukatun su.

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

‘Yan ta’addan dai sunyi ikirarin cewa ba su da Muradin Gwamnatin ta basu kudi, sai dai ayi musayar fursunonin manyan kwamandojin su dake hannun gwamnatin.

Idan dai za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito yadda ‘yan bindigar suka kame matafiyi dake kan hanyar su daga birnin tarayya Abuja zuwa Jihar Kaduna, bayan sun dasa Bam akan hanyar jirgin ranar 28 ga watan Maris

A yayin harin akalla fasinjojin 8 sun mutu yayin da wasu suka sami muggan raunuka, inda kuma yan bindigar sukayi awan gaba da mutum 168 wanda aka tabbatar da batan su.

By PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun ‘Yan Sanda Sun Lakadawa Kwamandan Hukumar NSCDC Duka
Next articleSojan Nijeriya ya Halaka Kansa Bayan da ake Zargin Sa da Hadin Baki
Kaduna Abuja Train

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Rikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama da

Recent Posts

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri
  • SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro
  • Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1618 days 14 minutes 21 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 1 hour 55 minutes 46 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp