Home Labarai Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Rahotannin na bayyana cewa Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ziyarci gidan Gyaran Hali na Kuje da ke birnin tarayya kasar bayan harin da aka kai gidan ranar Talata da daddare.

ko da yake dai Kawo yanzu babu cikakken bayani kan abubuwan da shugaban  ya yi a ziyarar da ya kai.

Sai dai ta cikin wata sanarwa ta baya- bayannan da hukumar dake lura da gidajen Gyaran hali ta kasar ta fitar kuma ta aikewa PRNigeria sun bayyana cewa mutum 879 ne suka tsere daga gidan Gyaran halin, harin da ake zargi mayakan Boko Haram ne sun kai.

Sanarwar da mai magana da yawun gidan-yarin, Abubakar Umar ya sanya wa hannu, ta ce wasu fursunoni sun koma don radin kansu amma kawo yanzu ana neman fursunoni 443.

wannan ziyara tazo wa Al’ummar kasar a ba zata kasancewar sanarwa ta gabata shugaban na shirin yin balaguro zuwa kasan Senegal.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp