Home Labarai Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Rahotannin na bayyana cewa Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ziyarci gidan Gyaran Hali na Kuje da ke birnin tarayya kasar bayan harin da aka kai gidan ranar Talata da daddare.

ko da yake dai Kawo yanzu babu cikakken bayani kan abubuwan da shugaban  ya yi a ziyarar da ya kai.

Sai dai ta cikin wata sanarwa ta baya- bayannan da hukumar dake lura da gidajen Gyaran hali ta kasar ta fitar kuma ta aikewa PRNigeria sun bayyana cewa mutum 879 ne suka tsere daga gidan Gyaran halin, harin da ake zargi mayakan Boko Haram ne sun kai.

Sanarwar da mai magana da yawun gidan-yarin, Abubakar Umar ya sanya wa hannu, ta ce wasu fursunoni sun koma don radin kansu amma kawo yanzu ana neman fursunoni 443.

wannan ziyara tazo wa Al’ummar kasar a ba zata kasancewar sanarwa ta gabata shugaban na shirin yin balaguro zuwa kasan Senegal.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp