Home SIYASA Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

 

DANDALIN SIYASA- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Salihu Abdulhamid Dembos a matsayin Darakta-Janar/Babban Jami’in Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya.

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ne ya sanar da nadin a wata sanarwa a Abuja ranar Laraba.

Ya ce nadin na tsawon shekaru uku ne a matakin farko.

Har zuwa lokacin da aka nada shi, Mista Dembos ya kasance Babban Darakta, Kasuwanci, na NTA.

Aikin Mista Dembos a matsayin kwararre kan harkokin yada labarai ya shafe sama da shekaru 20.

Ya taba zama Janar Manaja na tashoshin NTA guda biyu, a Lokoja da Kano; da kuma matsayin Daraktan shiyya na NTA, Kaduna, da sauran nade-naden mukamai.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp