Home General ASUU ta Janye Yajin Aiki da Take Tsawon Watannin 8

ASUU ta Janye Yajin Aiki da Take Tsawon Watannin 8

Kungiyar malaman Jami’oin Nijeriya ta (ASUU) ta dakatar da yajin aikin data kwashe tsawon watannin ta yi bisa wasu dalilai, kamar yadda kwamitin amintattun kungiyar ya shaidawa manema labarai a safiyar juma’a.

Kungiyar ta yanke hukuncin janye yajin aikin ne bayan wata ganawa da shuwagabannin suka fara gudanarwa tun daga daren alhamis zuwa wayewar garin juma’a.

Kungiyar ta kira taron gawanar ne domin yanke matakin ta na karshe bayan da mambobin ta na jihohi suka gana kan hukuncin kotun daukaka kara a makon daya gabata.

Kotun daukaka kara ta umarci kungiyar ASUU da ta dakatar da yajin aikin kafin a saurari daukaka karar da ta yanke, inda ta umarci malam su koma bakin aiki.

Mambobin kwamitin zartawa na kungiyar na kasa, wadanda suka hadar da shuwagabannin kungiyar na jihohin dana kasa ne suka halarci taron a sakatariyar kungiyar ta ASUU dake birnin tarayya Abuja.

Kungiyar malaman jami’oin ta ASUU ta tsunduma yajin aikin ne tun a 14 ga watan fabrerun 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp